December 11, 2023

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

Elrufa’i ya janye jami’an tsaro.

1 min read

Gwamnatin Kaduna ta bayar da umurnin janye dukkanin shingayen da aka datse kofofin shiga jihar tare da ba jami’an tsaro umurnin su janye.

Sanarwar da aka wallafa a shafin Twitter na gwamnatin jihar ta ce za a toshe hanyoyin ne kawai lokacin da dokar hana fitar dare ta fara aiki daga karshe 8 na dare zuwa 5 na safe.

Sannan gwamnati ba za ta sake tura jami’ai ba a kan iyakokin jihar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *