March 28, 2023

Elrufa’i ya janye jami’an tsaro.

1 min read
Share

Gwamnatin Kaduna ta bayar da umurnin janye dukkanin shingayen da aka datse kofofin shiga jihar tare da ba jami’an tsaro umurnin su janye.

Sanarwar da aka wallafa a shafin Twitter na gwamnatin jihar ta ce za a toshe hanyoyin ne kawai lokacin da dokar hana fitar dare ta fara aiki daga karshe 8 na dare zuwa 5 na safe.

Sannan gwamnati ba za ta sake tura jami’ai ba a kan iyakokin jihar.

Leave a Reply

Your email address will not be published.

Copyright © All rights reserved. | Newsphere by AF themes.