April 19, 2024

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce shugabancin kama karya ka iya haifar da annobar Corona.

1 min read

Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta yi gargadi kan rashin shugabanci a yayin da ake tsaka da annobar korona.

“Duniya tana cikin halin da take bukatar hadin kai na kasa da ma na duniya. Siyasantar da annobar korona ya ta’azzara yaduwarta,” a cewar shugaban WHO Tedros Adhanom Ghebreyesus, a wani taro ta intanet da ya yi da ma’aikatan lafiya ita ce matsalarmu.”

WHO ta kara da cewa cutar tana ci gaba da yaduwa kuma za a ga tasirin da ta yi kan tattalin arziki da sauran fannonin rayuwa shekaru aru-aru masu zuwa.

Mutum kusan miliyan tara cutar ta kama kuma ta yi ajalin kusan mutum 470,000​.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *