May 31, 2023

Gwamnatin tarayya ta ce baza gudanar da jarabawar Waec.

1 min read
Share

Gwamnatin Najeriya ta soke matakin bude makarantu ga daliban da zasu rubuta jarabawar WAEC a wannan shekarar.

WASHINGTON, D.C. —
Ministan harkokin ilimi, Adamu Adamu ne ya bayyana hakan a yayin wata ganawa da yayi da manema labarai da yammacin yau.

Adamu ya ce makarantu ba zasu bude ba har sai an tabbatar da cewa Covid-19 ba za ta iya yi wa dalibai illa ba.

Ya kara da cewa, babu makarantar da za ta yi WAEC a Najeriya a wannan shekarar.

Hakan na zuwa ne bayan da Karamin Ministan Ilimi, Chukwuemeka Nwajiuba ya bayyana a ranar Litinin cewa za a gudanar da WAEC a cikin watannin Augusta da Satumba.

2 thoughts on “Gwamnatin tarayya ta ce baza gudanar da jarabawar Waec.

  1. gaskiya ba,ai mana adarciba ace dalibai shikenan a haka zasu dauwama a gidajin su ba makarantu ba,aikinyi musan manma mu na Jami,ai da muka fara karatun 2020 ayinzu da muna zuwa schools da tini mun gama nce 2 second semistar karshe na leave 2 gashi yanzu muna gida ba aiki dan Allah government ta duba mana tayi mana adarci

Leave a Reply

Your email address will not be published.

Copyright © All rights reserved. | Newsphere by AF themes.