September 22, 2023

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

Za’a bude Makarantun Nigeria a watan Satumba 2020

1 min read

Wasu jaridun Nigeria sun ruwaito cewa tini tattaunawa tayi nisa tsakanin Gwamnatin tarayya da kuma kwamitin karta kwana mai Yaki da annobar covid 19.

Haka zalika Wata jarida a Nigeria ta wallafa a shafinta na Instagram da facebook cewa Mininstan Ilimi Adamu Adamu ya zanta da Shugaban hukumar Kula da Jami’o’in Nigeria,kan bude Makarantun.

Rahoton ya nuna cewa a Ranar 7 Ga watan Satumbar Shekarar da muke ciki ne, za’a bude Makarantun.

Idan dai za’a iya tunawa kungiyar malaman Jami’o’i ta kasa ASUU ta tsunduma yajin aiki gabanin bullar annobar Covid 19.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *