September 22, 2023

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

Gwamnatin Tarayya ta bada umarnin bude Makarantu baki daya

1 min read

Babban jami’i a kwamitin Shugaban kasa mai yaki da cutar corona Dakta Sani Aliyu ne ya bayyana haka a Abuja.

Ya ce Makarantun kasar nan baki daya an amince dasu bude makarantunsu domin cigaba da karatu yadda aka saba.
Sani Aliyu ya ce daga furamari har sakandire zasu cigaba da gudanar da karatu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *