March 29, 2024

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

Sheikh Ibrahim Khalil: Dalilina na ficewa daga jam’iyyar APC

1 min read


Sheikh Ibrahim Khalil, fittacen malamin addinin Musulunci kuma shugaban majalisar malamai a Kano ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC.

Malam Ibrahim Khalil ya sanar da ficewar tasa ce daga APC a daidai lokacin da jam’iyyar ke fama da rikici tsakanin bangaren Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da Sanata Ibrahim Shekarau.

Shehin malamin ya shaida wa BBC cewa: “To ni a matsayina na dan jam’iyyar APC kuma daya daga cikin dattawa da kuma daya daga cikin caucus, abin da nake so in tabbatar shi ne na fita daga jam’iyyar APC.”

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *