March 28, 2024

Bustan Daily

Trusted Source for Online News Publishing

JAMI`AN RUNDUNAR YANSANDA SUN CI ZARAFIN WATA `YAR JARIDA MA`AIKACIYAR RAHMA MEDIA GROUP

1 min read

Jami’an rundunar ‘yan sanda sun yi awon gaba da ɗaya daga cikin ma`aikatan Rahma Radio da Talbijin NAZIHA IBRAHIM, tare da sanya ta a dakin masu aikata laifi, sakamakon zarginta da daukar bidiyo lokacin da suka biyo sojoji a tsakiyar birnin Kano.

Cikakken bayani na nan tafe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *