JAMI`AN RUNDUNAR YANSANDA SUN CI ZARAFIN WATA `YAR JARIDA MA`AIKACIYAR RAHMA MEDIA GROUP
1 min readJami’an rundunar ‘yan sanda sun yi awon gaba da ɗaya daga cikin ma`aikatan Rahma Radio da Talbijin NAZIHA IBRAHIM, tare da sanya ta a dakin masu aikata laifi, sakamakon zarginta da daukar bidiyo lokacin da suka biyo sojoji a tsakiyar birnin Kano.
Cikakken bayani na nan tafe