NAHCON ta ce ayyuka sun kammala domin karbar Alhazai daga Madina zuwa Makkah
1 min readHukumar kula aikin hajji ta Kasa NAHCON ta ce shirya tsap don Tarbar Maniyyatan da suka kammala kwanakinsu hudu a Madinah.
Hukumar ta bayyana haka a yayin taron manema labarai a jiya.
Sanarwar ta ce an Samu wannan Nasara ne a sakamakon hadin kan da aka samu tsakanin jami’an NAHCON dake makka da Kuma Madina.
Hukumar ta ce a bangaren masauki da abinci tuni hukumar ta kammala shirin ta.
A zagayen rangadin da Jamiāan suka kai wajen dafa girkin da masaukan Alhazan da a jiyan abubuwan sun kammala yadda mukeso babu wata matsala a halin yanzu.
Mun Kuma ya bawa da Kuma kamfanin da muka baiwa aikin a bana kasancewar sun yi kokari matuka da gaske.