Matashi ya rasa ransa sanadiyar duka da ake zargin Soja yayi masa a Kano
1 min readAl’amarin ya faru ne bayan da jami’in sojan da ya samu sabanin fahimta da matashin wanda yake aiki a asibitin Sojoji dake karamar hukumar Fagge.
Rahotanni sun ce wannan ne karo na 4 da makamancin hakan ke faruwa tsakanin sojojin da ma’aikatan asibitin.
An Dade dai ana samun sabani tsakanin likitoci da Ma’aikatan lafiya a Jihar Kano.