Kwamandan Hisba karamar hukumar Fagge ya siyar da jariri
1 min readHukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce,tuni ta fara bincike kan, kwamandan Hisbah na karamar hukumar Fagge da wasu mutane hudu da ake zargi da siyar da wani jariri.
Dan Hisbar,wanda ana ake zirgi da siyar da jaririn zai gurfana gaban kotu domin girbar abinda suka shuka.